B-kebbi: An ci gaba da gudanar da wasan dambe a garin Makera

Kungiyar wasan al'adun gargajiya ta jihar Kebbi ta ci gaba da shirinta na wasan dambe wanda ake gudanarwa a kullum a garin Makera da ke jihar Kebbi.

Shugaban kungiyar ta jiha Mal.Faruk Bello Birnin kebbi ne ya shaida mana haka yayin zantawa da shi a harabar filin damben a garin Makera.

Malam Faruk ya kara da cewa wasan za'a dinga gudanar da shi a kullum.

Ga masu shawara,aiko labari ko korafi ku rubuto zuwa isyakulabari@gmail.com Kaunace mu a Facebook https://www.facebook.com/isyakuweb Don samun labaranmu ta Whatsapp ka rubuto YES a SMS zuwa 08087645001. Shiga cikakken shafinmu. www.isyaku.com

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN