China ta ci wani Hotel tara domin ya ba Musulmi masauki

Hukumomi a yankin kudancin Guangdong na kasar Sin watau China sun ci taran wani Hotel a wani gari da ke yankin kan iyaka na Shenzhen saboda ya ba wasu Musulmi 'yan Uyghur masauki.

Rahotanni sun nuna cewa 'yan sanda a kasar ta China sun haramta saukar da baki daga yankin Xinjiang na gabacin kasar saboda galibinsu Musulmi ne.

Wani ma'aikaci a daya daga cikin Hotel da ke yankin Shenzhen ya shaida wa gidan Radiyon Free Asia cewa 'yansanda sun ci Hotel da yake aiki taran  15,000 yuan kimanin dalan Amurka $2,260 saboda karya dokar da aka gindaya.

Ga masu shawara,aiko labari ko korafi ku rubuto zuwa isyakulabari@gmail.com Kaunace mu a Facebook https://www.facebook.com/isyakuweb Don samun labaranmu ta Whatsapp ka rubuto YES a SMS zuwa 08087645001. Shiga cikakken shafinmu. www.isyaku.com

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN