Rundunar Sojin Najeriya ta fara tura tankokin yaki da kayakin fada zuwa yankin kudu-maso-gabas,wannan ya biyo bayan karin dakarun yakin na Sojin kasa da aka kara yawansu a wannan yankin don shirin tunkarar kawane irin barazana gabanin zabe da za'a gudanar a yankin.
Majiyar mu ta labarta mana cewa rundunar 'yan sanda itama tana jiran wani umarni daga Kotu a Abuja domin a kama makiyin zama lafiyannan Nnamdi Kanu bayan Gwamnatin tarayya ta shigar da kara inda take bukatar Kotu ta janye belin da ta ba Nnamdi Kanu.
A 'yan kwanakin baya ne rahotanni suka bayyana a shafukan yanar gizo wadda ke nuna irin kalami na cin mutunci ,rashin ragowa da neman fitina da Nnamdi Kanu ke ta yi.
Shafin mu na Facebook https://www.facebook.com/isyakuweb Don samun labaranmu ta Whatsapp ka rubuto YES a SMS zuwa 08087645001. Shiga cikakken shafinmu. www.isyaku.com
Majiyar mu ta labarta mana cewa rundunar 'yan sanda itama tana jiran wani umarni daga Kotu a Abuja domin a kama makiyin zama lafiyannan Nnamdi Kanu bayan Gwamnatin tarayya ta shigar da kara inda take bukatar Kotu ta janye belin da ta ba Nnamdi Kanu.
A 'yan kwanakin baya ne rahotanni suka bayyana a shafukan yanar gizo wadda ke nuna irin kalami na cin mutunci ,rashin ragowa da neman fitina da Nnamdi Kanu ke ta yi.
Shafin mu na Facebook https://www.facebook.com/isyakuweb Don samun labaranmu ta Whatsapp ka rubuto YES a SMS zuwa 08087645001. Shiga cikakken shafinmu. www.isyaku.com
Tags:
LABARI