Rundunar Sojin Najeriya ta fara tura tankokin yaki zuwa kudu maso gabas

Rundunar Sojin Najeriya ta fara tura tankokin yaki da kayakin fada zuwa yankin kudu-maso-gabas,wannan ya biyo bayan karin dakarun yakin na Sojin kasa da aka kara yawansu a wannan yankin don shirin tunkarar kawane irin barazana gabanin zabe da za'a gudanar a yankin.

Majiyar mu ta labarta mana cewa rundunar 'yan sanda itama tana jiran wani umarni daga Kotu a Abuja domin a kama makiyin zama lafiyannan Nnamdi Kanu bayan Gwamnatin tarayya ta shigar da kara inda take bukatar Kotu ta janye belin da ta ba Nnamdi Kanu.



A 'yan kwanakin baya ne rahotanni suka bayyana a shafukan yanar gizo wadda ke nuna irin kalami na cin mutunci ,rashin ragowa da neman fitina da Nnamdi Kanu ke ta yi.



Shafin mu na Facebook https://www.facebook.com/isyakuweb Don samun labaranmu ta Whatsapp ka rubuto YES a SMS zuwa 08087645001. Shiga cikakken shafinmu. www.isyaku.com

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN