Dillalan makamai sun fada hannun jami'an tsaro

Sojojin runduna ta 1 tare da hadin guiwar jami'an tsaron DSS sun kama wasu mutum 2 da ake zargi da dillancin makamai ba bisa ka'ida ba.An kama Abdulkarim Jibrin da Suleiman akan hanyar Funtua zuwa Gusau dauke da albarusai 1.479 da 7.62mm na musamman a wata mota Gulf mai lamba AWE-534-AA (Nasarawa).

Binciken farko ya nuna cewa mutanen zasu kai wa batagari makaman ne kafin a cafke su.

Wata majiya ta labarta cewa mutanen suna fuskantar bincike a hannun jami'an tsaron DSS.


Kaunace mu a Facebook https://www.facebook.com/isyakuweb Don samun labaranmu ta Whatsapp ka rubuto YES a SMS zuwa 08087645001. Shiga cikakken shafinmu. www.isyaku.com

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN