Jami'an tsaro sun kama mai satan mutane da kan bil'adama

Jami'an tsaro a Bauchi sun kama wani mutum Abdullahi Dalhatu da ake zargi da sare kan wani mutum mai shekara 60 domin dalilai na tsafi.

Rahotanni sun nuna cewa Dalhatu ya kai jam'an tsaro wajen da ya daddatsa mutumin da ya sace,kuma bayan ya kashe shi sai ya bizine shi a yayin da ya tafi  da kai.

Jami'an tsaro suna ci gaaba da bincike.

@isyakuweb https://web.facebook.com/isyakuweb


Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN