Ana zanga zanga akan dakatar da Ndume a Abuja

A yau Talata daruruwan masu zanga zanga suka yi cincirindo a bakin kafar shiga ginin Majalisar Wakilai ta Najeriya a Abuja dauke da kwalaye da kyallaye da ke dauke da kalami da keyin Allah wadai da shugaban Majalisar Dattawa da sauran 'yan Majalisar da suka dakatar da Sanata Ali Ndume wanda ke wakiltar Barno ta kudu a Majalisar Dattawa.

An sami takun saka ne tsakanin Majalisar da Ndume akan furici da yayi akan wasu Sanataoci da hukumar EFCC ke bincike akan zargin cin hanci da rashawa,lamarin da ya kai ga dakatar da shi Ali Ndume har tsawon wata 6.


@isyakuweb https://web.facebook.com/isyakuweb

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN