An kama mutanen da suka halarci auren karti 2

Rundunar ‘yan sandan jihar Kaduna a Najeriya ta gurfanar da mutane 53 da ake zargi da halartar bikin daurin auren wasu mazaje biyu da aka yi a garin Zaria, inda ake zarginsu da karya doka.
‘Yan sanda sun cafke mutanen ne a cikin daren 15 ga wannan wata a lokacin da suka samu labarin cewa ana gudanar da binkin daurin auren kartin biyu a wani otel da ke garin na Zaria.

Karkashin dokokin Najeriya, ba'a amince da auren jinsi guda ba.


RFI

 @isyakuweb  https://web.facebook.com/isyakuweb


Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN