Rundunar ‘yan sandan jihar Kaduna a Najeriya ta
gurfanar da mutane 53 da ake zargi da halartar bikin daurin auren wasu
mazaje biyu da aka yi a garin Zaria, inda ake zarginsu da karya doka.
‘Yan
sanda sun cafke mutanen ne a cikin daren 15 ga wannan wata a lokacin da
suka samu labarin cewa ana gudanar da binkin daurin auren kartin biyu a
wani otel da ke garin na Zaria.
Karkashin dokokin Najeriya, ba'a amince da auren jinsi guda ba.
RFI
@isyakuweb https://web.facebook.com/isyakuweb
Karkashin dokokin Najeriya, ba'a amince da auren jinsi guda ba.
RFI
@isyakuweb https://web.facebook.com/isyakuweb
Tags:
LABARI