Allah Ya yiwa Shugaban DSS a Kano rasuwa


Allah ya yiwa shugaban Hukumar tsaro ta farin kaya a jihar Kano Abdullahi Chiranci rasuwa

Marigayin ya rasu ne a ranar Asabar 4 ga watan Fabarairu a Asibiti Malam Aminu Kano, a cewar jaridar Daily Nigerian mai buga labaranta a Intanet.

Jaridar ta kuma ce, an garzaya da marigayin ne zuwa asibitin bayan yan kamu da ciwon cikin da ya sa aka garzaya da shi asibitin.

Sannan ta ci gaba da cewa, za a kai gawarsa mahaifarsa garin Chiranchi a jihar Katsina a inda a can za a yi jana'izarsa a yau.

Aiko da ra'ayinka dangane da wannan
Naij.com

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN