Fiye da maniyyata 1000 ne aka sami yin jigilarsu zuwa kasar Saudiya domin gudanar da aikin Hajji daga jihar Kebbi daga cikin mutum 4900 da ake kyautata zaton zasu je kasar mai tsarki domin gudanar da aikin na hajji daga jihar Kebbi kawo yanzu.
Kamfanin zirga zirgan jiragen sama na Max Air shine yake gudanar da aikin jigilar Maniyyatan a aiki da ya fara a ranar Asabar da ya gabata a jihar Kebbi wadda majiyar mu ta shaida mana cewa aikin jigilar Maniyyatan yana tafiya kamar yadda ya kamata.
Ku biyo mu a https://www.facebook.com/isyakuweb Don samun labaranmu ta Whatsapp ka rubuto YES a Whatsapp zuwa 08062543120. Don aiko Labari ko korafi ka tuntube mu a 08062543120. Shiga www.isyaku.com Don samun cikakken shafinmu da ke dauke da ababe masu kayatarwa.
Kamfanin zirga zirgan jiragen sama na Max Air shine yake gudanar da aikin jigilar Maniyyatan a aiki da ya fara a ranar Asabar da ya gabata a jihar Kebbi wadda majiyar mu ta shaida mana cewa aikin jigilar Maniyyatan yana tafiya kamar yadda ya kamata.
Ku biyo mu a https://www.facebook.com/isyakuweb Don samun labaranmu ta Whatsapp ka rubuto YES a Whatsapp zuwa 08062543120. Don aiko Labari ko korafi ka tuntube mu a 08062543120. Shiga www.isyaku.com Don samun cikakken shafinmu da ke dauke da ababe masu kayatarwa.
Tags:
LABARI