Wani rahoto da aka fitar karkashin Kungiyar
Hadin Kai ta Afirka a yayin babban taron raya al’adu da sna’o’in hannu
da aka gudanar a birnin Kasabalanca na kasar Morokko ya bayyana cewa,
rabin matalauta da ke duniya na a nahiyar Afirka.
A fadin duniya gaba daya a kwai mutane biliyan 1 da ke fama da yunwa, wato a duk mutum 9 na duniya 1 ba ya samun isasshen abincin da zai ci. Nahiyar Afirka ce ta fi kowacce fama da talauci da yunwa, kamar yadda kwararru suka bayyana. Kwararrun sun ce, rabin matalautan duniya na rayuwa a Afirka.
Daraktan Kungiyar Hadin Kai ta Afirka Dr. Siyogi Sifa ya jaddada cewa, kaso 41 cikin 100 na talakawan duniya na nahiyar Afirka.
@isyakuweb https://web.facebook.com/isyakuweb
wannan labarin ya fara bayyana a shafin TRT
A fadin duniya gaba daya a kwai mutane biliyan 1 da ke fama da yunwa, wato a duk mutum 9 na duniya 1 ba ya samun isasshen abincin da zai ci. Nahiyar Afirka ce ta fi kowacce fama da talauci da yunwa, kamar yadda kwararru suka bayyana. Kwararrun sun ce, rabin matalautan duniya na rayuwa a Afirka.
Daraktan Kungiyar Hadin Kai ta Afirka Dr. Siyogi Sifa ya jaddada cewa, kaso 41 cikin 100 na talakawan duniya na nahiyar Afirka.
@isyakuweb https://web.facebook.com/isyakuweb
wannan labarin ya fara bayyana a shafin TRT