'Yan sandan sun yi zargin cewa kudaden wani cin hanci ne da Gwamna Nyesom Wike ya bai wa Kwamishinonin zaben da wasu jami'an tsaro domin su tafka magudi a zaben.
Wasu jami'an 'yan sanda su shida da aka samu da hannu a wannan badakalar an kore su daga aikin 'yan sanda kuma za'a gurfanar da su a gaban Kotu .Gwamna Wike ya karyata akata ba dai dai ba.
Tags:
LABARI