Mai Martaba Sarkin Kano Muhammadu Sanusi na biyu ya umarci Diyar shi akan cewa ta rama matukar Mijin ta ya mare ta.Wannan ya biyo bayan jawabi ne da ya yi a lokacin da aka daura wa Zawarawa 1500 Aure wadda Gwamnatin jihar Kano ta dauki nauyi.Mai Martaba Sarki Sanusi ya nuna damuwar sa akan yawan koke-koken tashin hankali a tsakanin Magidanta inda lamarin ke kaiwa har ga duka da Maigida ke likida wa Matar sa.
Sarkin ya kuma kara da cewa duk wani mai sarautar gargajiya a kasar Kano Hakimi,Dagaci ko wani Mai Rawani na Sarauta da aka samu da laifin cewa ya mari Matar shi,tau lallai a bakin rawanin sa.
Isyaku Garba-Birnin kebbi
@isyakuweb Ku biyo mu a Facebook
Sarkin ya kuma kara da cewa duk wani mai sarautar gargajiya a kasar Kano Hakimi,Dagaci ko wani Mai Rawani na Sarauta da aka samu da laifin cewa ya mari Matar shi,tau lallai a bakin rawanin sa.
Isyaku Garba-Birnin kebbi
@isyakuweb Ku biyo mu a Facebook
Tags:
LABARI