Jami'an tsaro na kwalewa tare da 'yan wiwi a Najeriya

Wani bincike da aka gudanar a jihar Legas da ke Najeriya, ya nuna yadda jami’an tsaro ke ziyartar dandalin ‘yan kwaya don zukar tabar wiwi tare da su. Lamarin dai na ci gaba da harzuka jama’a da ke ganin cewa, alhakin jami’an tsaron ne su cafke masu shaye-shayen a maimakon zama tare da su don kwalewa.
Karanta kuma ka saurari rahotun a nan >>>
Daga RFI Hausa

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN