Wani bincike da aka gudanar a jihar Legas da ke Najeriya, ya nuna yadda
jami’an tsaro ke ziyartar dandalin ‘yan kwaya don zukar tabar wiwi tare
da su. Lamarin dai na ci gaba da harzuka jama’a da ke ganin cewa,
alhakin jami’an tsaron ne su cafke masu shaye-shayen a maimakon zama
tare da su don kwalewa.
Karanta kuma ka saurari rahotun a nan >>>
Daga RFI Hausa
Karanta kuma ka saurari rahotun a nan >>>
Daga RFI Hausa
Tags:
LABARI