Kungiyar Abban Kaura Charity Foundation ta fara gabatar da tallafi ga marayu da gajiyayyu a fadin jihar Kebbi


Kungiyar Abban Kaura Charity Foundation ta fara gabatar da tallafi ga marayu da gajiyayyu a fadin jihar Kebbi  karkashin jagorancin Buro kanen Gwamna, wanda Malam Kasimu Sani (Awilo) ya wakilta ranar Alhamis 15 ga watan Fabrairu 2024.  Wadanda suka fara amfana da tallafin sun hada da Hauwa'u Sule, Khadija Aminu, da Bashar Aminu S. Gobir.

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN