Jigon siyasar kudancin jihar Kebbi Abubakar Bakanike ya hango wata nassara gabanin zaben Dan Majalisar tarayya a yankin, dalilai sun bayyana (Bidiyo)


Wani jigon siyasar kudancin jihar Kebbi kuma Zonal APC Vice Chairman Kebbi south Alhaji Abubakar Bakanike ya magantu gabanin zaben maye gurbin Dan Majalisar Wakilai na tarayya da za a gudanar a yankin.

Alhaji Abubakar ya magantu kan dalilai da ya sa yake hangen nassara a bangarensu tare da taimakon Allah. 

Latsa kasa ka ji dalili a bidiyo

Jigon siyasar kudancin jihar Kebbi ya magantu gabanin zaben Sanata a yankin

Posted by ISYAKU.COM on Wednesday, January 10, 2024

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN