Yadda ƙungiyar ƙwadago ta gudanar da zanga-zangar lumana a Kano


Dala FM ta wallafa cewa yanzu haka ke nan da ƙungiyar ƙwadago ta ƙasa reshen jihar Kano ke ci gaba da gudanar  zanga-zangar lumana, wanda za su wuce gidan gwamnatin Kano.

Yanzu haka dai ƴan ƙungiyar da kuma wasu rukunin ƙungiyoyi masu rajin kare haƙƙin bil adama ne harma da ma'aikata suka bayyana domin shiga cikin jerin Zanga-zangar tare da rakiyar jami'an tsaron ƴan sanda, wadda za'a gudanar jahohin ƙasar nan 36.

Published by isyaku.com01e revenge


Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN