Type Here to Get Search Results !

Zaben Sokoto: Sen. Wamakko ya doke mataimakin Gwamna ya rike kujerarsa daram


Sanata Aliyu Wamakko ya kayar da mataimakin gwamnan jihar Sokoto Manir Muhammad Dan'iya ya ci gaba da zama a majalisar dattawa. Daily trust ta ruwaito.

 Wamakko ya samu kuri'u 141,468 yayin da Dan'iya ya samu 118445 bayan kammala zaben da aka gudanar a ranar Asabar din da ta gabata don tantance wanda ya lashe zaben Sanatan Sokoto da Arewa.

 Kafin a ce zaben bai kammalu ba, Wamakko ne ke kan gaba da Dan’iya da kuri’u sama da 10,000.

 Wamakko wanda ya taba zama gwamnan jihar a wa’adi biyu kuma shugaban jam’iyyar All Progressives Congress (APC) ya kasance a majalisar dattawa tun shekarar 2015.

 Ana dakon sakamakon sauran shiyyar Sanata biyu.

Post a Comment

0 Comments
* Please Don't Spam Here. All the Comments are Reviewed by Admin.

Top Post Ad

Below Post Ad

Shiga group dinmu na WhatsApp domin samun labaran mu kai tsaye LATSA NAN
Domin zama Wakilin mu a garin ku LATSA NAN
Domin aiko Sako/Labari/Korafi LATSA NAN
Domin samun labaran mu a Facebook LATSA NAN
Domin samun labaranmu a Twitter LATSA NAN