Wata mata ta haifi jarirai 4 a asibitin garin Koko a jihar Kebbi


Wata mata mai suna Nafisa ta haifi 'ya'ya hudu ranar Juma'a 7/10/2022 a babban asibiti (general hospital) da ke karamar hukumar Koko besse a jihar kebbi.
 

Injiniya Abdullahi Ibrahim koko ya ambato cewa  matar tana aure a garin Tulunbude Dake karamar hukuma ta Koko besse.

Jama'a na ci gaba da sa albarka a shafukan sada zumunta yayin da wata majiya ta ce jariran da mahaifiyarsu na nan lafiya.

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN