Jerin sunayen Jarumai yan matan Kannywood 12 da suka samu shiga kwamitin kamfen Tinubu


APC ta sanar da nada Matar shugaban kasa Aisha Buhari a matsayin wadda zata jagoranci mata a kamfen. Legit.ng ta ruwaito.

Wannan dai na kunshe ne cikin wata sanarwa da Rinsola Abiola, diyar marigayi Cif MKO Abiola, kuma jigo a jam’iyyar APC ta fitar.

Wasu jaruman wasan kwaikwayon Kannywood kimanin 13 sun samu shiga jerin mambobin kwamitin.

Ga jerinsu:

Fati Nijar 

Mansurah Isah 

Saratu Daso 

Samirah Ahmad

Teema Makamashi

 Fati Karishma 

Hajiya Nas 

Ummi Gombe 

Kyauta Dillaliya 

Hadiza Kabara 

Rahama Sadau 

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN