Yanzu yanzu: Allah ya yi wa Sarkin Malaman Zuru rasuwa


Rahotanni daga garin Zuru da ke Masarautar Zuru a kudancin jihar Kebbi na cewa Allah ya yi wa Sarkin Malaman Zuru Malam Adulrahman Hamza Balarabe rasuwa da safiyar Alhamis.

Bayanai na cewa Malam ya yi fama da rashin lafiya kafin Allah ya karbi ramsa.

Allah ya gafarta masa ya yafe masa kurakuransa ya ba shi Aljannah.

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN