Khul'i: Dalili da ke halasta mace ta fanshi kanta da kanta daga wajen mijinta ta hanyar biyansa sadakin da ya bata


Khul'i shi ne mace ta fanshi kanta daga  wajan mijinta ta hanyar ba shi sadakin da ya ba ta lokacin auranta kamar yadda matar  Thabit Bn Kais bn  Shammas ta yiwa mijinta a hadisin da ya tabbata a manyan Kundayan Musulunci.  Shafin labarai na isyaku.com ya samo.

Dr. Jamilu Yusuf Zarewa, ya ce ya halatta a shariar Allah mace ta yiwa  miijnta Kul'i in har ta ga ba za ta iya tsayawa da hakkokinsa na aure ba, kamar yadda aya ta (229)a suratul BAKARA ta tabbatar da hakan. 

À zance mafi inganci Kuhl'i yana saukar da saki daya, sai dai yana  nisanta mace da mijinta ta yadda ba zai iya saké zama da matar ba, sai  in ya bayar da SADAKI sannan an kara daura sabon aure. 

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN