Hotuna: Sabon Kwamishinan Yan sandan jihar Kebbi CP Magaji Ahmed Kontagora ya karbi jagorancin rundunar


Sabon Kwamishinan Yan sandan jihar Kebbi CP Magaji Ahmed Kontagora, ya karbi mulki daga CP. Musa Baba, psc(+) wanda ya yi ritaya daga aikin 'yan sandan Najeriya. Shafin labarai na Isyaku News Online isyaku.com ya samo 

Kakakin hukumar Yan sandan jihar Kebbi SP Nafi'u Abubakar ne ya sanar da haka a wata takarda da ya aike wa manema labarai a Birnin kebbi.

Nafi'u ya ruwaito cewa CP Magaji Ahmed Kontagora ya fito ne daga karamar hukumar Kontagora ta jihar Neja kuma ya shiga aikin ‘yan sandan Najeriya a ranar 3 ga Maris, 1990, a matsayin mataimakin Supritendan ‘yan sanda.

Ya yi aiki a matakai daban-daban a cikin umarni da tsari daban-daban na hukumar yan sandan Najeriya.





Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN