Yanzu yanzu: Janar Aminu Bande ya lashe zaben fidda gwani na Gwamnan jihar Kebbi a jam'iyar PDP, duba adadin kuri'u


Jam'iyyar People's Democratic Party PDP reshen jihar Kebbi ta kammala zaben fidda gwani na Gwamnan jihar Kebbi inda Janar Aminu Bande Mai murabus ya lashe zaben da mafi rinjayen kuri'u.

Wata majiya daga jam'iyar ta tabbatar da sakamakon karshe bayan an kammala kidayar kuriun Yan takara a cikin daren ranar Laraba 24 ga watan Mayu.

Duba adadin kuriun da Yan takara suka samu.

Gen. Aminu Bande 471.

Dr Buhari Bala 43

Ibrahim Abdullahi Manga 126.

Eng. Haruna Garba Argungu 22.

Dr Samaila Saidu Sambawa 21.

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN