Hotuna: El-Rufai ya jagoranci tawagarsa zuwa Kebbi ya jajenta wa Bagudu da jama'an kan sace daliban FGC Birnin Yauri


Gwamna Nasir El-Rufai na jihar Kaduna tare da Tawagarsa ranar Alhamis 24 ga watan Yuni, ya ziyarci Gwamnan jihar Kebbi Sanata Abubakar Atiku Bagudu a gidan Gwamnatin jihar Kebbi inda ya jajenta wa Gwamna Bagudu da jama'an jihar Kebbi sakamakon sace daliban makarantar FGC Birnin Yauri a karamar hukumar Ngaski da Yan daban daji suka yi mako da ya gabata.







https://youtu.be/xRYphqBjqwc

Reported by ISYAKU.COM

Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp 
https://chat.whatsapp.com/L2WpsKOTg5Q6ieoYKEWxeB

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu 
LATSA NAN 

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA 

Facebook.com/isyakulabari 


Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN