Yau za'ayi jana'izar Idris Deby Itno, tsohon shugaban kasar Chadi


Kasar Chadi za ta bizne tsohon shugabanta, Idriss Deby Itno a ranar Juma'a, 23 ga watan Afrilu 2021, bayan kisansa da yan tawayen FACT sukayi a batakashi da sukayi a farkon mako.

Shugaban kasar Faransa, Emmanuel Macron, zai halarci taron jana'izar tare da dinbin shugabannin kasashe na Afrika.

Hakazalika shugaban harkokin wajen kasashen Turai, Josep Borrell, zai halarci jana'izar.

An shirya fara taron jana'izar ne da safe a farfajiyar La Place de la Nation, dake N'Djamena.

Bayan haka za'a yi masa Sallah a babban Masallacin kasar sannan a bizneshi a kauyen Amdjarass, inda aka birne mahaifinsa, a gabashin sahara kusa da kasar Sudan.

Source: Legit


Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp 
https://chat.whatsapp.com/IM8Uuxtia6qBsdKcEszx7s

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu 
LATSA NAN 

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA 

Facebook.com/isyakulabari 


Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN