Type Here to Get Search Results !

Sakamakon aika wa matar aure bidiyon batsa, duba abin da ya faru da mutum 2


Hukumar Hisbah a jihar Kano ta kama wasu mutane biyu da suka aika wa matar aure bidiyon batsa.

Wadanda aka kama yan shekara 20 da 21ne da ke Unguwar Uku a karamar hukumar Tarauni.

Mai magana da yawun hukumar Lawal Ibrahim, ya fitar da bayani cewa wata matar aure ce ta kawo kara a hukumar cewa wasu sun aiko mata da bidiyon batsa kuma bata san su ba.

Sakamakon haka hukumar ta shiga bincike da ya kai ga kamo mutanen su biyu.


Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp 
https://chat.whatsapp.com/HUEzyk9QvHZ6kSk4bH2U6K

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu 
LATSA NAN 

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA 

Facebook.com/isyakulabari 


Post a Comment

0 Comments
* Please Don't Spam Here. All the Comments are Reviewed by Admin.

Top Post Ad

Hollywood Movies