Sakamakon aika wa matar aure bidiyon batsa, duba abin da ya faru da mutum 2


Hukumar Hisbah a jihar Kano ta kama wasu mutane biyu da suka aika wa matar aure bidiyon batsa.

Wadanda aka kama yan shekara 20 da 21ne da ke Unguwar Uku a karamar hukumar Tarauni.

Mai magana da yawun hukumar Lawal Ibrahim, ya fitar da bayani cewa wata matar aure ce ta kawo kara a hukumar cewa wasu sun aiko mata da bidiyon batsa kuma bata san su ba.

Sakamakon haka hukumar ta shiga bincike da ya kai ga kamo mutanen su biyu.


Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp 
https://chat.whatsapp.com/HUEzyk9QvHZ6kSk4bH2U6K

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu 
LATSA NAN 

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA 

Facebook.com/isyakulabari 


Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN