Duk da yake kura ta lafa sakamakon tashin hankali da ya barke bayan wasu batagari yan kabilar Yarbawa sun farmaki Hausawa da Fiulani a jihar Oyo, lamarin ya kuma fadada zuwa makwabciya jihar Ondo.
Kalli bidiyon yadda Yan Arewa suka kwashe kayakinsu suna barin gari a jihar Oyo
Although I am glad that everything is beginning to calm down in Oyo, It is heartbreaking watching the video of fellow Nigerians becoming IDP in their own country due to deliberate attempt to dehumanize the Fulanis which has now been extended to the Hausaspic.twitter.com/peQ9560vWR
— Waheed Alabede - Register to Join APC (@wFalabede) February 15, 2021
DAGA ISYAKU.COM
https://chat.whatsapp.com/HUEzyk9QvHZ6kSk4bH2U6K
Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN
SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA
Facebook.com/isyakulabari