Hukumar yansandan Najeriya ta sa ladan naira miliyan goma N10m ga duk wanda ke da bayani kan wasu mutane da ta wallafa hotunansu
Hukumar ta fitar da sanarwar a shafinta na Twitter, sai dai bata fadi dalili ko laifin da mutanen suka aikata ba.
DAGA ISYAKU.COM
https://chat.whatsapp.com/LKeYYgwzLbW8DdHbjNuEos
Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN
SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA
Facebook.com/isyakulabari