Zaɓen Amurka na 2020: Ko sai kotu ta shiga tsakani ne?

Ɗan takarar shugabancin Amurka ƙarƙashin Jam'iyyar Democrat, Joe Biden, ya kama hanyar lashe zaben ƙasar, amma abokin karawarsa Donald Trump na ƙalubalantar ƙirga ƙuri'un da aka kaɗa a jihohi huɗu na ƙasar.

Me zai faru?

Ga abin da masana shari'a ke cewa.

Latsa nan https://www.bbc.com/hausa/rahotanni-54828594

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN