EndSars: Watakila batagari sanye da kayan soji ne suka yi harbi a Lagos>>Abubakar Malami


Ministan shari'a kuma babban. Lauyan Gwamnatin tarayyar Najeriya Abubakar Malami, ya ce  ba abun mamaki bane cewa an yi hayan batagari ne  suka yi harbi a lokacin zanga zangan EndSars a Toll gate Lagos, amma ba soji ba.

Malami ya yi wannan tsokaci ne  yayin zantawa da manema labarai a Abuja ranar Litinin.

Ya ce "Ba daidai bane ace soji ne  suka yi harbi a wajen zanga zanga, dimin batagari za su iya saka kayan soji su yi harbi a wajen domin su haddasa rudani" 



Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/J9zhUeQqg52KIxyFnYByJN

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA

Facebook.com/isyakulabari


Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN