A yau Asabar, 10 ga watan Oktoban 2020, jama'ar jihar Ondo za su kada kuri'unsu domin zaben gwamna na 7 a cikin shekaru 44 da kafuwar jihar. Legit.ng za ta dinga kawo muku rahoto dalla-dalla kai tsaye daga jihar Ondo.
A zaben yau, jam'iyyyun siyasa 17 wadanda suka hada da APC da PDP duk sun fitar da 'yan takararsu. Masu ruwa da tsaki a jihar sun bayyana tsoronsu na yuwuwar rikici, ganin cewa akwai tarihin rikicin zabe da tashin-tashina a jihar.
LATSA KASA DOMIN CIKAKKEN RAHOTU
https://hausa.legit.ng/1373483-kai-tsaye-yadda-zaben-jihar-ondo-yake-gudana.html
DAGA ISYAKU.COM
https://chat.whatsapp.com/
Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN
SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA
Facebook.com/isyakulabari
Domin samun sassauka, ingattacciya kuma kwakkwarar DATA ta MTN, latsa nan https://chat.whatsapp.com/