Wani jami'in hukumar SSS mai suna Seyi Adebowale ya mutu bayan wani jami'in NSCDC ya harbe shi da bindiga cikin kuskure.
Lamarin ya faru ranar 15 ga watan Satumba a garin Kuta a jihar Ogun, lokacin da shugaban sojin Najeriya Janar Tukur Buratai ya je garin domin kaddamar da wata Gada da Injiniyoyin soji suka gina a garin.
Rahotanni sun ce jamai'in NSCDC mai suna Sunday Dada tare da abokansa suna ta harbin mai uwa da wabi cikin iska domin murna bayan kaddamarwar, sai harsashi ya sami jami'an SSS a ciki lamarin da ya yi sanadin mutuwarsa
https://chat.whatsapp.com/
Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN
SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA
Facebook.com/isyakulabari
Domin samun sassauka, ingattacciya kuma kwakkwarar DATA ta MTN, latsa nan https://chat.whatsapp.com/