An kama jami'in NSCDC da ya harbe jami'in SSS har lahira da bindiga

 


Wani jami'in  hukumar SSS mai suna Seyi Adebowale ya mutu bayan wani jami'in NSCDC ya harbe shi da bindiga cikin kuskure.

Lamarin ya faru ranar 15 ga watan Satumba a garin Kuta a jihar Ogun, lokacin da shugaban sojin Najeriya Janar Tukur Buratai ya je garin domin kaddamar da wata Gada da Injiniyoyin soji suka gina a garin.

Rahotanni sun ce jamai'in NSCDC mai suna Sunday Dada tare da abokansa suna ta harbin mai uwa da wabi cikin iska domin murna bayan kaddamarwar, sai harsashi ya sami jami'an SSS a ciki lamarin da ya yi sanadin mutuwarsa





Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/JKBP5KgalYg3iQRBQoFVAE

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA

Facebook.com/isyakulabari


Domin samun sassauka, ingattacciya kuma kwakkwarar DATA ta MTN, latsa nan https://chat.whatsapp.com/L4xvcwRGM496Eep5J53zXt

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN