Mutuwa riga: Allah ya yi wa Hajiya Dusa Maigatari rasuwa


Allah ya yi wa Hajiya Dusa Maigatari rasuwa a garin Maigatari da ke jihar Jigawa ranar Litinin 14 ga watan Satumba 2020.


Hajiya Dusa ta rasu a gidanta da ke unguwar Kofar Fada, da ke bakin Kasuwa, sakamakon ciwon Asma.


Alhajio Sani Saigos, ya ce Mariganyar tana da kimanin shekara dari da arba'in a Duniya kafin rasuwarta.


Allah ya jikanta ya gafarta mata, ya sa mu cika da imani idan tamu ta zo.

 


Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/JKBP5KgalYg3iQRBQoFVAE

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA

Facebook.com/isyakulabari


Domin samun sassauka, ingattacciya kuma kwakkwarar DATA ta MTN, latsa nan https://chat.whatsapp.com/L4xvcwRGM496Eep5J53zXt

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN