Dalilin da ya sa na bai wa Sarki Sanusi II mukamai – El-Rufai


Rahotun Jaridar Aminiya


Gwamnan jihar Kaduna Malam Nasiru El-Rufai, ya bayyana dalilansa na bai wa tsohon sarkin Kano Malam Muhammadu Sanusi II mukamai biyu a jihar Kaduna.

Ya ce, ya ba tsohon sarkin Kano mukaman ne saboda abokinsa ne tun suna kuruciya, kuma ya kasance yana taimakonsa dan haka shima yake kokarin ya saka wa sarkin da dan abin da zai iya yi.
El-Rufa’i, ya ce tsohon sarkin Kano mutum ne mai tarin ilimi da ke da martaba a fadin duniya kuma ya ba shi mukamin na domin jihar Kaduna ta amfana ta kuma samu ci gaba da tarin iliminsa.


A daren yau ake saran gwaman Nasiru El-Rufa’i zai yi wa tsohon sarkin Kano rakiya zuwa jihar Legas daga birnin Abuja inda gwamna jihar Legas Babajide Sanwo-Olu zai tare su.

DAGA ISYAKU.COM
Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/JC5tMMqXxKR6qWjM98ZwLA

Duba kasuwanci da za ka sami ribar kaso 200 a rana daya kacal. LATSA NAN ka bincika 

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN
Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN