Type Here to Get Search Results !

Main event

Yanzu yanzu: Kotu ta tasa keyar dan acaba zuwa Kurkuku sakamakon kashe fasinja saboda N200

Wata Kotun Majistare a birnin Illorin ranar Juma'a, ta tasa keyar wani dan acaba zuwa Kurkuku bisa zargin kashe wani kwastoma saboda N200 kudin haya.

Alkalin Kotun Mrs Jumoke Bello ta ki ta aminta da roko da wanda ake tuhuma ya yi, kuma ta tasa keyarsa zuwa Kurkukun Oke-kura da ke birnin Illorin kuma ta dage sauraron shari'ar zuwa ranar 17 ga watan Aprilu.

Tun farko mai gabatar da kara na yansanda Sgt Kayode Roda ta ce ranar 23 ga watan Maris, wanda ake tuhuma ya dau fasanja daga Labe-Labe zuwa Fumuni amma sai fada ya kaure tsakaninsu saboda rashin daidaituwa game da kudin hayan acaba, sakamakon haka dan acaba ya zaro adda ya sare fasinja wanda ahakan haka ya yi sanadiyayar mutuwarsa.

DAGA ISYAKU.COM

Ku biyo mu a Facebook facebook.com/isyakunews

Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp >>> https://chat.whatsapp.com/CM9VNSwQfZnIDKvffzvbiM

Domin GYARA wayarka ko FLASHING ka zo SENIORA TECH shago mai lamba 50 hawa na sama, TAUSHI PLAZA, Ahmadu Bello Way Birnin kebbi

Top Post Ad

Below Post Ad

Shiga group dinmu na WhatsApp domin samun labaran mu kai tsaye LATSA NAN
Domin zama Wakilin mu a garin ku LATSA NAN
Domin aiko Sako/Labari/Korafi LATSA NAN
Domin samun labaran mu a Facebook LATSA NAN
Domin samun labaranmu a Twitter LATSA NAN

Hollywood Movies