Type Here to Get Search Results !

Babu karin albashi da tallafin man fetur a kasafin kudin 2018 - Danjuma Goje

Shugaban kwamiti kasafin kudi a majalisar Dattawa Sanata Danjuma Goje ya ce babu tanadin karin albashin ma'aikata haka zalika babu tanadin rage kudin man fetur a kasafin kudi da Majalisar Dattawa ta aminta kuma aka gabatar wa shugaban kasa a kasafin kudi na 2018.

Goje ya sanar da haka ne yayin da yake zantawa da 'yan jarida a Abuja ranar Laraba jim kadan bayan Majalisar ta aminta kuma ta rattaba wa kudurin hannu.

Ya ce gazawar samun aiwatar da bukatun zai iya yuwuwa ne sakamakon rashin saka kudurin a cikin jerin bukatu a kasafin ababen da ake son a yi daga bangaren shugabanci.

Don samun labaranmu ta Whatsapp ka rubuto YES a SMS zuwa 08087645001. Shiga cikakken shafinmu. www.isyaku.com

Top Post Ad

Below Post Ad

Shiga group dinmu na WhatsApp domin samun labaran mu kai tsaye LATSA NAN
Domin zama Wakilin mu a garin ku LATSA NAN
Domin aiko Sako/Labari/Korafi LATSA NAN
Domin samun labaran mu a Facebook LATSA NAN
Domin samun labaranmu a Twitter LATSA NAN