Wannan matar Allah yayi mata rasuwa a Makka,ana cigiyar 'yan uwanta

Wannan baiwar Allah ta rasu a Makka wajen aikin Hajji,ana rokon jama'a da cewa duk wanda ya waye ta ya hanzarta ya sanar da 'yan uwanta cewa Allah yayi mata rasuwa a Makka.

Allah ya gafarta mata,Amin.

Shafin mu na Facebook https://www.facebook.com/isyakuweb Don samun labaranmu ta Whatsapp ka rubuto YES a SMS zuwa 08087645001. Shiga cikakken shafinmu. www.isyaku.com

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN