Daga Filin Jirgin Saman Sarki Abdul'Aziz da ke Jidda


Shugaban Kwamatin Sauka da tashin jirage na hukumar Alhazzan jihar Kebbi, Alh. Sani Dododo Birnin Kebbi ya bayyana cewa Alhazzan jihar Kebbi na jirgi na 3 sun isa a filin jirgin saman Sarki Abdul'Aziz dake Jidda.

Alh. Sani Dododo ya bayyana cewa da zarar Mahukuntan Saudiya sunka gama tantance Alhazai cikin ikon Allah Alhazan zasu tashi duk lokacin da aka gama tantancesu kuma Kamfanin jirgin sama na Max Air zai kwashesu zuwa filin jirgin Saman Sir. Amadu Bello international Airport dake Birnin Kebbi. Da fatar Mahajjatanmu zaku sauka gida lafiya.

Daga Ayuba Social Media


Kaunace mu a Facebook https://www.facebook.com/isyakuweb Don samun labaranmu ta Whatsapp ka rubuto YES a SMS zuwa 08087645001. Shiga cikakken shafinmu. www.isyaku.com

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN