A dai-dai lokacin da mutane suke ta cece-kuce game da lafiyar
shugaban Najeriya Muhammadu Buhari kan ya fita kasar waje don neman
magani, mai dakin shugaban Aisha Muhammadu Buhari ta bayyana wa duniya
cewa, babu bukatar shugaban ya sake fita wata kasa don neman magani.
A wani sako da ta fitar ta shafin Twitter wanda mai magana da yawunta ya tabbatar, Aisha Buhari ta ce, kamar yadda kowa ya gani shugaban na Najeriya na samun sauki kuma a ranar talatar nan ma ya gana da ministan Shari’a inda ya ke ci gaba da gudanar da aiyukansa na Office.
Wannan kalamin ata ya zo kwana 1 bayan jagoran jam’iyyar APC na Najeriya Bisi Akande ya bayyana damuwarsa game da halin da shugaba Buhari ya ke ciki inda ya ce, rashin lafiyar ta Buhari na shafar yadda ake jagorantar Najeriya.
Akande ya zargi wasu mutane da ke kewaye da shugaban kasar da cewa, suna kokarin karya doka da oda.
@isyakuweb https://web.facebook.com/isyakuweb
Aisha Buhari: Mijina ba ya rashin lafiyar da za ta sa shi fita kasar waje ya fara bayyana a TRT
A wani sako da ta fitar ta shafin Twitter wanda mai magana da yawunta ya tabbatar, Aisha Buhari ta ce, kamar yadda kowa ya gani shugaban na Najeriya na samun sauki kuma a ranar talatar nan ma ya gana da ministan Shari’a inda ya ke ci gaba da gudanar da aiyukansa na Office.
Wannan kalamin ata ya zo kwana 1 bayan jagoran jam’iyyar APC na Najeriya Bisi Akande ya bayyana damuwarsa game da halin da shugaba Buhari ya ke ciki inda ya ce, rashin lafiyar ta Buhari na shafar yadda ake jagorantar Najeriya.
Akande ya zargi wasu mutane da ke kewaye da shugaban kasar da cewa, suna kokarin karya doka da oda.
@isyakuweb https://web.facebook.com/isyakuweb
Aisha Buhari: Mijina ba ya rashin lafiyar da za ta sa shi fita kasar waje ya fara bayyana a TRT
Tags:
LABARI