BA'A YABON DAN KUTURU

Wani mutum ne yayi sabuwar amarya sai abokanshi suka gamu da shi suka ce masa ya amarya, sai yace kai aini ana cewa mata tara suke basu cika goma ba amma ni matata ta cika goma cif,
dan matata “muslimatin, muminatin, kanitatin, sadikatin, sa’imatin kai har zuwa wa’abukara. Sai suka ce kai amma kayi sa’a, Allah ya bada zaman lafiya.
Bayan kwana kadan sai suka hadu da abokansa, sai suka ce masa ya muslimatun? sai yace ai yanxu ta zama”muguwatun,munafukatun, kazamiyatun, makiratin, shegiyatin, azzalumatin.

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN