Wani mutum
ne yayi sabuwar amarya sai abokanshi suka gamu da shi suka ce masa ya
amarya, sai yace kai aini ana cewa mata tara suke basu cika goma ba amma
ni matata ta cika goma cif,
dan matata “muslimatin, muminatin, kanitatin, sadikatin, sa’imatin kai har zuwa wa’abukara. Sai suka ce kai amma kayi sa’a, Allah ya bada zaman lafiya.
dan matata “muslimatin, muminatin, kanitatin, sadikatin, sa’imatin kai har zuwa wa’abukara. Sai suka ce kai amma kayi sa’a, Allah ya bada zaman lafiya.
Bayan
kwana kadan sai suka hadu da abokansa, sai suka ce masa ya muslimatun?
sai yace ai yanxu ta zama”muguwatun,munafukatun, kazamiyatun, makiratin,
shegiyatin, azzalumatin.
Tags:
NISHADI