Masu hawa internet za su sake shiga tasku ganin yadda yanzu ma ake kuka kan yadda kamfanonin ke zukar data da katin waya.
Tun a watan Nuwamban shekarar da ta gabata, kamfanonin sadarwa suka roki gwamnati da ta amince da bukatarsu ta sake yin bitar farashin kudaden.
From ISYAKU.COM