Yan uwan marigayiya Nabeeha sun sami yanci daga hannun masu garkuwa


Yan uwan ​​marigayiya Nabeeha Al-Kadriyah su hudu sun samu ’yanci, kamar yadda Daily trust ta ruwaito.  An sace 'yan uwan mata tare da mahaifinsu a farkon watan Janairu.  

Masu garkuwa da mutanen sun bayar da wa’adin biyan kudin fansa, kuma rashin biyan bukatarsu da ‘yan uwa suka yi ya sa aka kashe Nabeeha

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN