Wata mata ta mutu nan take bayan mijinta ya jefota kasa daga bene mai hawa 5


Wata mata mai matsakaicin shekaru ta mutu nan take bayan mijinta ya jefo ta kasa daga bene mai hawa 5.  Matar mai suna Nelly daga garin Kakamega na kasar Kenya ta mutu nan take.

Wannan lamarin yafaru ne yan awanni da suka gabata ranar Juma'a


Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN