Karin bayani: Kashin bayansa ya karye bayan ya kwace waya garin gudu mota ta buge shi a Kano


Rahotanni daga jihar Kano na cewa kashin bayan mutumin da ya kwace waya a hahhun wata mata ya gudu a Kano ya kare.

Tun farko isyaku.com ya ruwaito cewa matashin ya kwace wayar a hannun matar a Zoo road da ke Kano amma garin tserwa sai mota ta buge shi.

Kakakin hukumar Yan sandan jihar Kano SP Abdullahi Haruna Kiyawa ya tabbatar da haka.

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN