Yadda tsananin matsin tattalin arziki ya sa budurwa satar Akuya

  

An kama wata budurwa da laifin satar akuya a garin Gboko na jihar Benue.

 Dalilan da aka bayar da suka  haddasa wannan lamarin na cin karo da juna,  amma an tattaro cewa an kama ta ne kwanaki da suka gabata.

 Wani mai suna Ahar Galu, a cikin wani rubutu a ranar Lahadi, 3 ga Disamba, 2023, ya ce ya tattauna da matar, inda ya kara da cewa ita uwa ce mai yara biyu.

 Ya kuma bayyana cewa wasu mutane sun nuna sha’awar su taimaka wa matar ko dai ta samu aiki ko kuma ta fara kasuwanci.

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN