Hisbah jihar Kebbi ta sami kananan yara yan Mata su biyu suna gararamba a garin Birnin kebbi

 

Jami'an hukumar Hisbah na jihar Kebbi sun sami yan mata yara kanana guda biyu suna gararamba a garin Birnin kebbi.

Wannan na kunshe a wata sanarwa da hukumar ta wallafa ranar Asabar 23 ga watan Disamba 2023.

Sanarwar na dauke da cewa:

"ANSAMU KANANAN YARA MATA SU BIYU SUNA GARARANBA A BIRNIN KEBBI

hukumar Hisbah ta samu Yara Yan mata guda biyu Daya Mai suna Aisha lawali jah Yar kauyen magazu unguwar sabon layi dake tsafe local govt zamfara state, 

Duk kansu sun zo yawo ragaita ne garin Birnin Kebbi hukumar Hisbah ta jihar kebbi ta zanta da hukumar Hisbah ta zamfara Don gano iyayen Aisha magazu Don sadata dasu

Haka ma hisbah ta zanta da kakan Nasmatu dake kyauyen unguwar kurya ta maiyama shikuma Yana cikin yanayin rashin lafiya da bazai iya zowa ba Don tace babanta ya rasu mamarta na aure barkeji ta jihar sokoto

Allah ya shiryadda zuriar mu yayi Muna tsari ameen".

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN