Wani mai sharhi kan harkokin tsaro kuma kwararre kan masu tada kayar baya, Zagazola Makama, wanda ya bayyana hakan ta hanyar X a ranar 22 ga watan Oktoba, 2023, ya ce matar ta kwada wa mijin nata tabarya a kai, wanda ya yi sanadiyar mutuwarsa.
Har ya zuwa lokacin gabatar da wannan rahoto, babu wani tabbaci a hukumance daga hukumar 'yan sanda dangane da lamarin.
From ISYAKU.COM