Yanzu yanzu: Gobara ta tashi a Kotun koli ta Najeriya (Bidiyo)


Yanzu haka dai wani sashe na kotun kolin Najeriya da ke Abuja na ci da wuta.

 Rahotanni sun bayyana cewa gobarar ta shafi ofisoshin alkalai uku na kotun koli.  Har yanzu dai ba a gano musabbabin barkewar gobarar ba.  Ma’aikatan Hukumar Kashe Gobara ta FCT suna nan a kasa don taimakawa wajen kashe gobarar.

Kalli bidiyo daga wurin da ke ƙasa


Published by isyaku.com
Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN