Yanzu yanzu: Kotun koli za ta yanke hukunci a ranar 26 ga watan Mayu kan karar PDP da Tinubu, Shettima


Kotun koli ta dage ci gaba da zamanta har zuwa ranar 26 ga watan Mayu domin yanke hukunci kan karar da jam’iyyar PDP ta shigar kan zababben shugaban kasa, Sen. Bola Tinubu da Kassim Shettima, mataimakin shugaban kasa.

 Jam’iyyar PDP ta bukaci kotun kolin da ta janye hukuncin kotun daukaka kara, karkashin jagorancin mai shari’a James Abundaga, inda ta ce jam’iyyar ta kasa bada hujjojin dogaro kan karar da suka shigar.

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN