Hoton likitan da ya yi wa mara lafiya fyade a asibitinsa lokacin da yake kokarin yi mata tiyata a jihar Kwara ya bayyana.
Tun farko dai, shafin labarai na isyaku.com ya samo cewa Rundunar ‘yan sandan jihar Kwara a ranar Juma’a ta bayyana yadda aka kama Dr Ayodele Joseph wanda ake zargi da yi wa mara lafiyar da ta zo neman magani a asibitinsa fyade.
An kama Ayodele kuma an gurfanar da shi a gaban kuliya ranar Laraba bisa laifin rashin da’a da kuma fyade. Daily trust ta rahoto. Latsa nan ka karanta saura
BY ISYAKU.COM